Posts

Showing posts from December, 2023

Zawarcin Aliya Hausa Novel Complete

Zawarcin Aliya Hausa Novel Complete                                                           *Bisimillahir Rahamanir Rahim*               _Dasunan Allah me rahama mejin k’ai , tsira da Aminci su tabbata ga shugaban halitta Annabi Muhammad s.a.w       *Albishir ga masoyana nadawo daga hutun da natafi , dafatan zaku ci gaba da bibiyata kamar a baya . Ina fatan littafin ya nishad’an tar daku ya Kuma fad’akar daku tare da amfanar mu baki d’aya Nagode Masoyana kuci gaba da bibiyar ‘Yar mutan Kanawa                       *Page* 1&2               Wata had’add’iyar mota ce tayi parking a harabar wani k’aton Shopping Mall , sai da tayi wajen Minty 15 da tsayuwa sa...

Sakayya Namiji Hausa Novel Complete

Sakayya Namiji Hausa Novel Complete                       BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM.               …Kuluwa! Kuluwa!!Kuluuuu!!!   Aka shiga kwalamata kira.       Karcet ta yanko da gudu cikin palon har tana zamewa jikinta na ɓari ta durkushe kasa tace. Hajiya gani dan girman Allah kiyi Hakuri yarone ya tashi nike shayar dashi. Cewar matashiyar Matar da Ashekaru bazatafi shekara 26 ba.       Dogon tsaki yarinya taja dan bazatafi shekara 20 ba ashekaru ta girmema Yarinya da takira da Hajiya nesa ba kusa ba.       Afusace tace toh tsaya kiji,wlh tallahi kin kusa barin gidan nan,akan me,nida gidana,Sallamaki fa nike,wane irin shegen yarone dake mai masifar kuka ba dare ba rana ,to Bari Baby yazo wlh sai kinbar gidan nan dama Alfarmarsa kikeci shegiya bakauya kawai wlh na tsane ki.       Hawaye na zubomata tace kiyi hkr in sha Allah...

Mulki Hausa Novel Complete

Mulki Hausa Novel Complete                       𝐌𝐔𝐋𝐊𝐈     By   Ashanty Love. (M Afnan)     ASHANTY©AREWABOOKS.COM   ✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟’✯W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟✯     P 9/10.     Yau tsawon kwana biyu kenan da zuwan Halliru da sakon soyayyar daya kawo. Malam Hallirun ma na daina cewa sai Halliru dan yasan bazai samu damar da yake buri ba. Harta islamiya a kwana biyun nan Kin zuwa na yi da niya nake janyo wani aike da lokacin makarantar ya yi saboda kawai kar naje. Ita kanta Baba mamaki take yanda nake rawar jiki idan ta aike ni. Baffa kuwa bai tab’a tambaya ba dan yasan bana fashin makaranta dole sai da kwakkwaran dalili, shi yasa yanzun ma ya sawa ransa haka ne.   Yau da kaina nakai markad’en awara can bayan layin mu sabida almajirin da yake kaiwa ya tafi garin su noma dan muna cikin lokacin rani ne. Bansan me yasa ba amma tunda na fito sai nake ji kaman an...

Kurman Baki Hausa Novel Na Hugumah

Kurman Baki Hausa Novel Na Hugumah                         Kurman Baki Hausa Novel Na Hugumah *_Bismillahir rahmanir rahim_*   *_KURMAN BAK’I_*   *H U G U M A*   PAGE 01     _Akwai saqonni masu tarin yawa a ciki,saidai kuma KURMAN BAQI ne me wuyar fassaruwa,ga duk me nisan zangon hankali da tunani zai tsinkayi hakan,DAN JAGORA NE ga mata,musamman masu KISHIYA,kuma hannunka me sanda ne ga masu sana’a data shafi labarin dake cikin littafin_   *NOTE:qirqirarren labari ne wanda ya dace da matsalolin da mata ke fuskanta a yanzu,komai dake ciki qirqirarre ne,idan ya dace da zahirin rayuwar wata to arashi aka samu*     Zaune take zaman farar stool din dake ajjiye gaban dressing table din dakin. K’afarta daya kan daya tana kuma karkadasu da wani irin sauri. Kallo daya tak zaka yiwa fuskarta ka fahimci akwai zallar bacin rai mai mugun yawa shinfide a saman fuskarta,bacin ran da k...

Matar Mutum Hausa Novel Dandano

Matar Mutum Hausa Novel Dandano                           DANDANO DAGA LITTAFIN *MATAR MUTUM*   Mallakar Maryam Farouk (Ummu-Maheer) Marubuciyar 1- RUBUTACCIYAR QADDARAH 2-WATA KISHIYAR 3-HALIN KISHI AND NOW 4-MATAR MUTUM   A qarqashin qungiyar FIKRA WRITERS ASSOCIATION   BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM   Shiru falon ya dauka banda qarar Ac bakajin komai se salallamin da Hajiya Binta takeyi murya a sama tamkar wadda aka aikowa da mutuwar iyayenta dare daya, seka rantse da Allah yanzu ta fara jin maganar ba wai ita ta assasa yin taron ba dan qaddamar da wani shiri nata. Can kuma ta zabura ta miqe tsaye idonta akan Ahmad daya sunkuyar da kai qasa, abinda yake ji a zuciyarsa baze misaltu ba, wai duk akanme? A ina aka taba haka?   “Amadu ashe baka da hankali ban sani ba? Wayonka da nake gani na banza da wofi ne baka san komai ba se neman kudi kamar barawo?” Hajiya Bintan ta fada, Momy ta dago a ka...

Ummuh Amanih Book 2 Hausa Novel

Ummuh Amanih Book 2 Hausa Novel                   UMMUH AMANIH       Book 2           By     HAFSAT umar dangoro.       Paid book ne, idan baka biyani ba kakaranta min book kaida Allah ,tunda muma wahala mukesha wajan rubutu da tsarawa,muhana idonmu bacci,mu hana kammu ayyyuka, mutakure kanmu wajan ganin mun faran tamuku,to wallahi duk wadda ta karantamin book Akwai Allah .         *Bismillahirrahamanirrahim*     Dasunan Allah me rahama me jin kai tsira da amincin Allah su tabbata ga shugaban halitta Annabi muhammad S.A.W ,da sahabbansa ,da iyalan gidansa baki daya.           SADAUKARWA.         Littafin UMMUH AMANIH book 2 sadaukarwa ne ga, masoyiyata,kuma yar uwa abokiyar ayki wato HAFSAT muhammad boss Bature,ina mika sakon godiya da ban girma a gareta ,bazan taba mantawa da alkairin da taminba ,saboda ...

Sanadiyar ta Hausa Novel Complete

Sanadiyar ta Hausa Novel Complete                 SANADIYYAR TA   Zainab (Indian Girl)   Mikiya Writer’s Association   _Bis-millahir-rahmanir-raheem_ *NOTE*   Dan Allah dan Annabi Muhammad s.a.w duk wanda ya iya gyara whatsapp idan ya samu matsala kowacce iri ce dan Allah yai min magana privet ya gyara min amma dan Allah a taimaka Page 1&2   Tsaye take a ɗakin tana ɗaɗɗaga hiniform ɗin makarantarta da suka kasance ash da baƙi duk sun koɗe sun yayyage, kwallace ta zubo daga idanunta ya yin da a zuciyarta take cewa “yanzu saboda Allah a haka zan din ga tafiya makaranta da wannan yagaggun hiniform ɗin sai kace wata mara hankali” kuka ne ya suɓce mata. Cuta Ta Dau Cuta Hausa Novel Complete Kiran da Ummanta ta kwalla mata yasa ta aje hiniform ɗin ta fito zuwa tsakar gida tana ta goge hawaye, Umma dake ƙoƙarin raba kunun data dama ta ɗaga kai ta kalle ta kafin Ta ce”A’a Kubra lafiya me kuma ya s...