Posts

Showing posts from October, 2023

Kaikayin Nono Breast Itching

Kaikayin Nono Breast Itching                   KAIKAYIN NONO (BREAST ITCHING)   Kaikayin Nono walau a budurwa ko ga me aure, kokuma wacce ta ta6a haihuwa ko kuwa sabanin hakan abune dake faruwa.Nono dai bangare ne na jiki da ya kunshi mahimman kwayoyin halittu daban-daban gami da kitse da lallausar tsoka mai raga-raga tattare cikinsa da kuma acan kansa (nipple) wadanda duk ke taimaka masa ya zamo yana jin ta6i da samar da wadataccen ruwan nono don jin dadin shayar wa idan lokacin bukatar hakan tataso.   Kaikayin nono yakan zamo abu marar dadi gami da takura ga mace musamman budurwa, sannan hakan a wani bangaren kan iya kasancewa alama dake nuna samuwar wata matsala amma de yawanci abunda ke jawo hakan sun hada da:-   1- Shigar ko hawan kwayoyin cuta (infection) kan fatar nono, wannan kan jawo kaikayi a wasu lokutan susar ta jawo kuraje inda gurin kan iya dadewa ko yayi jah. Yanda Zaki Gyara Nono A Sati Daya 2- Sai inya kasance ...

Mummunar Kama Hausa Novels Complete

Mummunar Kama Hausa Novels Complete                     *MUMMUNAR KAMA* *(hot love & special romantic)* ~Paid Book~   300 for paid 09074017484   WRITTEN BY By   (ƳAR AMANA)         *A mini afuwa na jin ya ci megida ne kuma waccan wayar na yi missing komai babu zan dawo baya*     free 🅿️1-2️⃣       “Keee dalla malama kiyi kibar nan kin wani bi kintsayawa mutane aka da wannan MUMMUNAR KAMAR taki”,wata matashiyar mata ke fadàr haka ga wata da alama mai aiki ce”,”haba Aunty NUSAIBA Dan Allah kina bin baiwar Allah a hankali mana tana miki iya biyayya fa amma kina mata haka” wani matashin saurayi ke faɗar haka da alama mai faɗan yayace a gareshi” to ubana su sauran ba suyi magana ba sai kai mai zuciyar tausayi ko”,”ba haka bane Allah ya baki haƙuri”,ya fadà yana haƙar shinkafar dake gabansa,tsaki tayi ta tashi tureta ta fadí c...

Yayi Sake Hausa Novel Complete

Yayi Sake Hausa Novel Complete                 YA YI SAKE *_BILKISU H MUHD_*     PHONE 08031307884   MARUBUCIYAR LITTAFAN HUBBAN SHADIDAN IZZATU MULKIN MALLAKA WAYAFI SON TA KAUNA CE RASHIN RABO ILLAR SABO JINI BIYU BAYAN KUSKURE WATA RAYUWA MATSALAR KAUNA DAKE NA DACE KA AURE NI GORO DA SANKARA ZUMA DA MADACI DACEWA     Page 1 *_BismillahirRahmanirRaheem_* YA YI SAKE Wannan yanayin yafi ko wani yanayi sanyata ni shadi,tana mutukar kaunar yanayin damuna,musamman ma yau da hadari ya hado tun safe Kamar wadda za,ayi ruwan sama sai dai har kawo yanzu ruwan bai kaiga sakkowa ba maimakon hakama sai wani daddadan iskar daya maye gurbin ruwan hakanne ya sanya hadarin washewa a sararin samaniya,daidai wannan lokacin tana jikin Inna idanunta a lumshe yayinda  Inna ta kutsa yatsunta cikin gashin kanta Mai tsananin laushi da tsayi tanayi mata wani abu mai kama da susa tanajin dadin yadda take yi Mata. ” Sumayya yau hammanki yay...

Gidan Arna Hausa Novel Complete

Gidan Arna Hausa Novel Complete                   *GIDAN ARNA*     *By S-REZA * *(Writer of Uwata ce sila)*   *First class writers asso…*   *Kaman yanda na ce muku labarin a kwai kwamgaba-kwambaya to tabbas haka ya ke. Labarin iyayen yaran da kuma labarin yaran wanda shine a salin labarin. Fatan dai kanku ba zai ƙulle ba? Ku dai ku biyo ni ku sha labari..*   _Tsira da amincin Allah su ƙara tabbata ga shugaban halittu Muhammad Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama. Ya Allah kaman yadda na fara rubuta wannan littafin lfy Allah kasa na gama lfy. Allah ka amince mini na tura wannan saƙon dake cikin wannan littafin izuga masu irin wannan ɗabi’ar, sannan Allah kasa ya zama silar shiriyar su. Amen Amin._ Aure Uku Hausa Novel Complete _Sadaukarwa ga Aminiya ta kuma abokiyar aki wato…_ *Chamsiya D Amadu.*   *Bismillahi Rahaman Rahim!!*   *PAGE 1️⃣*   *GARIN JOSS NIGERIA*   …Da ƙyar ...

Aure Uku Hausa Novel Complete

Aure Uku Hausa Novel Complete                   AURE UKU. By CHUCHUJAY EPISODE 1⃣   KIRIKIRI MAXIMUM PRISON LAGOS STATE NIGERIA. A kullum zaryarta zuwa prison ɗin yana mutuƙar bata mata rai , Bata jin wani tausayi ko rashin jin daɗin abunda yake faruwa da shi duk da irin ɗinbin san da tayi masa a baya, Ta sa a ranta akan cewa kaddarar sa ce,duk wani wanda zai nuna mata rashin dace wa akan bibiyar sa Ya bata takardar sakin ta Kallansa kawai take sannan bata sawa a ranta domin ta gama yarda da yarda ɗan Adam yake da hallayyarsa, Badriya Hausa Novel Complete Cikin handcuff Dukkan hannayen sa biyu Haka aka rako sa ,kallan sa kaɗai yakan sa mata faɗuwar gaba ,hakazalika a yanzu haɗa ido kawai da tayi dashi sai da Taji mumunar faɗuwar gaba Ta kawo mata ziyara, Abubuwan da suka faru tsakaninta dashi take suka fara tariyo mata ,danne su tayi dan tafiyar su babu abinda ya haifar mata sai tashin hankali da dana sani, Kallanta ta mayar gareshi dan ...

Badriya Hausa Novel Complete

Badriya Hausa Novel Complete                     BADRIYA A lady with concealed gender (MX)   ~Storie and written by~ *~Unknown Author   *Da sunan allah mai rahama mai jin kai ina wa allah godiya daya bani ikon kawo muku wanan littafin na BERDRIYA fatan zaku Bini sannu a hankali dan jin mai labarin yake tafe dashi ina fatan yadda allah yasa na fara lafiya allah ya bani ikon gamawa lafiya     *~PAID BOOK 300~*     ~Little note!!!~ *Ban yadda wani ko wata ya juyamun labari ta kowacce irin hanya ba littafin BADRIYA mallaki nane sanan ka kaggen labari ne bata yadda zaiyi kama da tarihin ki ko labarin ki domun ban yishi dan cin zarafin wani ko wata ba do mun bada shawarwari ko wani korafi kofa abude take fatan za’a kiyaye nagode🙏🏻*   *FREE PAGE* 1 *بسم الله الرحمن الرحيم*   Kamar yadda mukai da kai tin a farko Alhaj buba kudin daka fada bai kai na dau ya guda na baka ba,saboda abu na farko banma ...

Mawahib Hot Love Hausa Novel

Mawahib Hot Love Hausa Novel                     MAWAHIB (Hot luv)   Writing By Amnah El Yaqoub     1&2             ‘Yanmata ne guda biyu suke tafiya cikin nutsuwa,kana ganinsu kasan bazasu wuce shekaru goma sha takwas ba,d’ayar tana Sanye cikin uniform na islamiya,tanada duhun fata kad’an,a hankali ta juya ta Kalli qawar tata, wadda take Sanye cikin kayan gida,babu uniform din ajikinta saide dogon hijab irinna d’ayar,wanda yazo mata har qasa,kalar hijabin ruwan toka yayi mutuqar qawata farar fatarta,Wanda kana gani kasan cewa hutu dakuma Jin dadi ya ratsa fatar tata.   Jiddah tace”MAWAHIB,kiraba mana musu dan Allah”   Ahankali tajuyo dara daran idanunta wanda yayi kama Dana mejin bacci, ta Kalli qawar tata, sannan tace”musun me Jiddah?”   Wadda aka Kira da Jiddah tace”wallahi musu muke dasu Hassan da Hussainin gidanmu,na...