Posts

Showing posts from May, 2023

Cousins Ne Hausa Novel Complete

Cousins Ne Hausa Novel Complete                     COUSINS NE *NA NANAHKHADII*   Page… 1&2 Yanayi ne na sanyi, duk wata bishiya kad’awa takeyi, hakkan yasa garin yayi d’ad’i, da wannan lokaci na bazara, hakanne yasa duk wani Dan adam, dake cikin garin sanye yake, da kayan d’ari…. Sharad’a phase 2 kenan, unguwa ce ta masu Hali, hakanne yasa ko ishasshen motsi babu, ba wani tafiya nayi ba na hanga, wani k’aton gidan sama mai farin Gate, koda nashi ga d’akin dana ji motsi na kutsa kai, kwance take kanta ko d’an kwalli babu, ta duk bak’in gashinta ya bazu a pillown da take kwance, duk hankalinta nakan instagram d’in da take kallo, hakanne yasa bata maji fitowan, Fateemeerh daga toilet ba, da haryanzu jikinta ke turiri,alaman ruwan datayi wanka dashi yana da zafi sosai, k’arasawa tayi tare da yarfa mata ruwan dake hannunta, sai time d’in ta d’a...

Akida Ta Hausa Novel Complete

Akida Ta Hausa Novel Complete               Akida Ta Hausa Novel Complete           TALLA! TALLA!! TALLA!!!   Ina masoya wanda suka bibiye ni a littafina na ABDUL JALAL, da kuma WATA KISSAR yanzu ma na shirya tsaf domin kawo muku wani ƙasaitaccen littafin me ɗauke da sabon salo da kuma sarƙaƙiya, ga ɗanɗano daga cikin littafin   _*AƘIDATA*_     *PART1* _Page 1_   *written and edited by*   _*AYSHERCOOL* (Daddy’s girl)*_   The experience writer of *ABDUL JALAL*   Bismillahir rahmanirrahim, da sunan Allah me Rahama me jin ƙai, Wannan littafi ƙirƙirarren labari ne banyi shi dan cin zarafi ko cin fuska ga wani ko wata ko wata ƙabila ba, idan har wani ko wata yaga wani abu daya yi kaman ceceniya da rayuwar sa ko ƙabilar sa Amin Afuwa banyi dan cin zarafin wani ko wata ba. Wannan littafin mallaka tane, ban yadda a juyamin labari ta kowane fanni ba ba tare da izinina ba. Wutarbuntu Hausa No...

Wutarbuntu Hausa Novel Complete

Wutarbuntu Hausa Novel Complete                   WUTARBUNTU. Baraya kwami. Novel.     GODIYA Tatabbata Ga Allah (S W T) mai kowa mai komai tsira da Amincin Allah su dawwama Ga annabin rahama Muhammad ibn Abdallah (s a w).     Typing.   Page 1to2.           Cikin masarautar gombe damisalin karfe goma saura nasafiyar ranar talata kwance akatafaren gadonta mekamada aljannar dunayi baccinta take cikin kwanciyar hankali awannan lokacin kallo daya zakayimata katabbatar dacewan nayimata dadi ahankali cikin sanda wata matashiyar budurwa takunno kai cikin bedroom din direct saitin kunneta nufa gamida kwada kara Wanda yayisanadin farkawarta a matikan furgice tana medirowa bisa kansa don taname raba dara daran idanunta danganin me yimata wannan ae ka ae kan aekuwa tuni tayi arbada ita tafice 360 daga dakin aefa batare da bata lokaciba tamara mata baya. Yaron Gidan Hausa Novel Complete Nanfa sukafara zak...

Sarki Sameer Hausa Novel Complete

Sarki Sameer Hausa Novel Complete                   SARKI SAMEER…         Epiesode 2 – Wacce Akakira da RASHEEDA tajuyo tana kallon ta itama ita take kallo tana huce takara mata magana tanace mata  bazaki wuce kidakko min ba ko shi din ubankine dazaki tsaya dan yace karkije watakon yafini matsayi awajenki ko girgiza mata kai tayi kawai sannan tayi  sum sum sum tabi ta gefansa zata wuce yayi saurin sama ta qafa tafadi qasa jikake bummmm tafadi aikwa bashiri tasaki wata qara ai bashiri tayi jifa da yarinyar da tariqe tayi saurin qarasawa gurinta tana faman cewa nashiga uku na lalace ni SADIYA ze karairayamin yarinya tafada tana qoqarin daga ta daga gun da tafadi lkacin da take wannan bambamin shiko yayi sauri yaja hannun yarinyar ya fita da ita waje yabarwa iska  ajiyarta yana jinta tana kiranshi tana zaginshi ko waiwayowa ma beyiba bare tasa ran ze amsa ko yadawo data gaji da kiran nashi kawai sai tagirgiza kai ...